1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Neman shugabancin kasar Jamus

Salissou Boukari
November 14, 2016

Jam'iyyar CDU ta shugabar Gwamnatin Jamus Angela Merkel da takwararta ta CSU sun bayyana goyon baya ga ministan harkokin waje kana jigo a jam'iyyar SPD Frank-Walter Steinmeier don maye shugaban kasa.

https://p.dw.com/p/2Shdi