1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

An kashe mutum biyu cikin zanga-zanga a Chadi

Abdourahamane Hassane
April 27, 2021

Akalla mutane guda biyu suka mutu a cikin zanga-zangar a birnin Ndjamena da kuma kudancin Chadin domin nuna kin amincewa da mulkin gwamnatin rikon kwarya ta soji.

https://p.dw.com/p/3se1z