1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Amsoshin Takardunku 17.04.2023

Suleiman Babayo M. Ahiwa
April 17, 2023

Shin ko kun san matsayin Abuja babban birnin Tarayyar Najeriya? Kuma ko kun san abin da ya sa ake cewa babu mai neman shugaban kasar da zai iya cin zabe ba tare da ya ci Abujar ba? Ga bayanai daga masanin dokoki Barrister Mainasara Umar Kogo.

https://p.dw.com/p/4QChc