Bayan kisan tsohon shugaba kasar Chadi Idriss Déby Itno an nada magajinsa da zai jagoranci gwamnatin wucin gadi, wanda kuma ke zaman da a gare shi. Shin wanene sabon shugaban kasar Chadi da ya gaji marigayi Idriss Déby Itno? Shirin Amsoshin Takardunku.