1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Amnesty: 'Yan ta'adda na amfani da yara a Nijar

Gazali Abdou Tasawa
September 13, 2021

Amnesty International na zargin kungiyoyin 'yan ta’adda da daukar yara kanana aiki wajen yi musu leken asiri a yankin jihar Tillabery inda kungiyoyin suka yi kaka gida.

https://p.dw.com/p/40Geo