1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Alkalan Nijar na son dawo da kimar shari'a

Salissou Boukari MAB
July 2, 2021

A Jamhuriyar Nijar, kungiyar alkalai ta SAMAN ta kudiri aniyar dawo da martabar shari’a a kasar, bayan da shugaban kasa Mohamed Bazoum ya nuna aniyar sakar wa shashen shari’a marar gudanar da aiki ba tare da kutse ba.

https://p.dw.com/p/3vxML