1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Abin da EU da AU za su tattauna a taronsu

Pelz Daniel SB/MAB
February 16, 2022

An shafe shekaru hudu bayan taron karshe tsakanin Kungiyar Tarayyar Afirka da Kungiyar Tarayyar Turai. Shugabannin kasashen nahiyoyin biyu na sake gudanar da taro a birnin Brussels, inda za su tattauna abubuwa da dama.

https://p.dw.com/p/477LP