1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ƙokarin magance matsalar tsaro a yankin Sahel.

Mahaman KantaFebruary 6, 2015

Tun bayan rikicin tawaye da aka sha fama da shi a ƙasashen Nijar, Mali, da Chadi, sannan ga rikicin ƙasar Libiya da ya haddasa bazuwar makammai, yankin Sahel da Sahara na fama da matsalar tsaro.

https://p.dw.com/p/1EWXx