SiyasaZaben 'yan majalisa a Guinea BissauTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaYusuf Bala Nayaya03/09/2019March 9, 2019A ranar Lahadi ake zaben 'yan majalisar dokoki a kasar Guinea Bissau inda jam'iyyu 21 za su fafata a neman kujeru 102. Zaben da aka dade ana dakon ganin an yi shi.https://p.dw.com/p/3EivnTalla