Yunkurin yakar cin hanci a kasar BeninTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoGazali Abdou Tassawa08/18/2015August 18, 2015Mahukuntan kasar Benin sun dau salo na ba sani ba sabo kan yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasar zagon kasa. Tuni ma wannan shiri ya fara ritsawa da wasu 'yan siyasa na kasar.https://p.dw.com/p/1GHGbTalla