1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Takaddama kan sakamakon zaben kasar Angola

Mohammad Nasiru Awal
August 25, 2017

A wannan Juma'ar an tabbatar da nasarar lashe zaben gama gari da jam'iyyar MPLA mai jan ragamar mulki a kasar Angola ta samu, duk da korafe-korafe da kuma fushi da jam'iyyun adawa suka yi cewa an tabka magudi a zaben.

https://p.dw.com/p/2irhO