1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma, 03.12.2017

December 3, 2017

Cikin shirn za a ji dakarun kasar Kamaru na shirin bin umurnin shugaban kasar Paul Biya, wajen daukar matakai kan masu da'awar ballewa daga kasar. A ranar Alhamis da ta gabata ne dai shugaba Paul Biya ya yi tir da sabbin rigingimun da ke wakana a yankin Kamarun mai amfani da Ingilishi, da ya ce matakai na tafe na durkusar da su.

https://p.dw.com/p/2oh0o