You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Talabijin kai tsaye
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Talla
Najeriya
Najeriya kasa ce da ke yammacin Afirka kuma ta na kan gaba wajen yawan al'umma a nahiyar Afirka.
Tsallake zuwa bangare na gaba Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Shirye-shiryen kafa sabuwar gwamnati
Zababben shugaban Najeriya da ke shirin hawa gado ya yi watsi da batu na gwamnatin hadin kai na kasa.
Shirye-shiryen kafa sabuwar gwamnati
Zababben shugaban Najeriya da ke shirin hawa gado ya yi watsi da batu na gwamnatin hadin kai na kasa.
Gaskiyar Magana: Yadda za a kiyaye rigingimun zabe a Kano
A wannan makon mun tattauna ne kan hanyoyin kare samun rigingimu a zaben gwamna da na 'yan majalisa a jihar Kano da ke arewacin Najeriya.
Darasin Rayuwa: Matsalar yawaitar mutuwar aure a kasar Hausa
Matsalar yawaitar mutuwar aure a kasar Hausa
Shirin Safe
Shirin ya kunshi ziyarar sakataren harkokin wajen Amurka a Nijar da siyasar Najeriya inda ake shirin zaben jihohi da tallafin da wasu matasa suka bai wa marasa lafiya a Agadez da karuwar sayar da sassan jikinsu da matasa ke yi a kasar Tanzaniya
Damuwar kungiyoyi kan tsaro yayin zabe
Masu sa ido kan zabe na baiyana damuwa kan matsalar tsaro a lokacin zaben gwamnoni
Tasirin tsaro lokacin zaben gwamnoni
'Yan Najeriya na shirin komawa kada kuri'a a zaben gwamnoni da 'yan majalisun jihohi karkashin barazanar rashin tsaro.
Shirin Safe
A cikin shirin za a ji yadda siyasar jihar Gombe da ke Najeriya ta dau sabon salo yayin da jam'iyyu ke ci-gaba da yakin neman zabe a Lagos. A Nijar, sakataren harkokin wajen Amirka Antony Blinken na ziyarar aiki a kasar a ci-gaban ziyarar da ya ke kaiwa a wasu kasashen Afirka.
Shirin yamma
Duk da Umurnin babban Bankin Najeriya CBN ga bankuna su ci gaba da bayarwa da kuma karbar tsofin takardun kudin Naira 500 da 1000 har yanzu takardun kudaden ba su wadata a hannun jama’a ba a jihar Borno
Boko Haram ta samu nakasu a Najeriya
Najeriya ta hau hanyar kai karshen bala'in ta ta'addanci, bayan da ta samu nasara a kan kungiyar Boko Haram.
Katsina: Matsalolin masu sayar da albasa
Faifen bidiyo kan yadda 'yan kasuwa da ke sana'ar sayar da albasa a jihar Katsina da ke Najeriya, ke tafka asara.
Saurari shirin rana
A Najeriya babban bankin kasar ya amince da umurnin kotu kan wadata al'umma tsoffin takardun kudin da aka sauya.
Matsalolin tsaro lokacin zabe
'Yan Najeriya na shirin komawa kada kuri'a a zaben gwamnoni da 'yan majalisun jihohi karkashin barazanar rashin tsaro.
Kano: Malami mai sadaukarwa
Wani malami a jihar Kano da ke Najeriya, ya sadaukar da rayuwarasa wajen yi wa makarantar da ya fara karatu hidima.
Taba Ka Lashe
Gidan tarihi na Kanta Museum dake garin Argugu a jihar Kebbi da ke Najeriya na kara samun karbuwa da tagomashi.
Shirin Safe
A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya batun rabon mukamai a majalisun kasar guda biyu na daukar hankalin 'ya'yan jam'iyyar APC, a yankunan Niger Delta kwa jam'iyyar Labaour ta saka takwarorinta na APC da PDD a ciki damuwa.
Shirin Yamma
A cikin shirin za a ji cewa zababben shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu na kokari kafa gwamnatin hadin kan kasa. A Jamhuriyar Nijar kuwa, ‘yan kasar ne ke tsokaci kan ziyarar da shugaban hafsan sojojin Faransa ya kai kasar.
Yiwuwar kafa gwamnatin hadaka a Najeriya
Zababben shugaba Bola Tinubu na kokarin kafa gwamnatin hadin kan kasa da abokan hamaiya.
Shirin Rana
Yarjejeniyar zaman lafiya ta rushe tsakanin gwamnatin Jamhuriyar Dimukaradiyyar Kwango da 'yan tawayen kungiyar M23.
'Yan bindga sun yi kashe-kashe a jihar Kaduna
Gwamnatin jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya ta tabbatar da mutuwar mutane 16 a wani harin 'yan bidiga a Zangon Kataf.
Shirin Rana
A Faransa ana sa ran cewa mutane da dama za su fita domin zanga-zangar nuna adawa da sauye-sauyen tsarin fansho na gwamnatin Shugaba Emmanuel Macron.
Shirin Rana
Ana ci gaba da mayar da martanin kan harin da ya halaka mutane takwas a Jamus cikin har da mutumin da ake zargi da kai harin.
Kin karbar tsohon kudi na tarnaki ga kasuwanci
'Yan kasuwan katsina da Zamfara da ke arewacin Najeriya ba sa amsar tsohon kudi duk da umarnin da kotun koli ta bayar.
Rashin karbar tsohon kudi na tarnaki ga kasuwanci
'Yan kasuwan katsina da Zamfara da ke arewacin Najeriya ba sa amsar tsohon kudi duk da umarnin da kotun koli ta bayar.
Gaskiyar Magana; Shakku kan sakamakon zaben Najeriya
Shirin ya duba yadda wasu jam'iyyun adawa suka yi fatali da sakamakon zaben shugaban kasa da ya gudana a Najeriya.
Nasarar Tinubu ta mamaye jaridun Jamus
Wasu jaridun Jamus sun yi sharhinsu ne a kan zaben shugaban kasa a Najeriya wanda ya bai wa Bola Ahmed Tinubu nasara.
Darasin jinkirin jiragen sama a Najeriya
Duk da kirarin da ake yi cewa ''jirgi ba ya jiran dan kowa'', a yanzu a Najeriya jama'a sa fuskantar jinkirin jiragen.
Shirin Safe
A cikin shirin za a ji cewa, al'ummar jihar Bauchi na bayyana mabambamtar ra'ayoyinsu kan jami'yyar da suke ganin za ta iya kai wa ga nasara a jihar. Kalaman hambararen shugaban kasar Guinee Conakry Alpha Conde da ke samun mafakar siyasa a Turkiya, na daukar hankalin 'yan kasar.
Shirin Rana
A cikin shirin za a ji yadda al'umma a Najeriya ke mayar da martani mabanbanta a kan matakin hukumar zabe ta INEC na dage zaben gwamnoni da na 'yan majalisun jiha.
Zaben Najeriya na cike da rudani
'Yan adawa a Najeriya sun garzaya kotu kan zargi magudi a zaben shugaban Najeriya yayin da aka jinkirta zaben gwamnoni.
Jinkirta zaben gwamnoni ya haifar da muhawara
Martani bayan hukumar zaben Najeriya ta jinkirta lokacin zaben gwamnoni da 'yan majalisun jihohin kasar.
Jinkirta zaben gwamnoni ya haifar da muhawara
Martani bayan hukumar zaben Najeriya ta jinkirta lokacin zaben gwamnoni da 'yan majalisun jihohin kasar.
Shirin Safe
A cikin shirin za a ji cewa INEC ta dage zaben gwamnoni da na ‘yan majalisun dokoki na jihohin Najeriya, a Nijar kungiyar ROTARY International ta fito da fasaha ta tallafa wa horon malaman kimiyya.
INEC ta dage zaben gwamnoni da mako guda
Hukumar zabe mai zaman kanta ta sanar da dage zaben gwamnoni da na ‘yan majalisun jihohi da mako guda.
Kotu ta amince da sake tsara bayanan na'urar BVAS
Kotun daukaka kara ta Najeriya ta amince da bukatar INEC na a bata izini ta sake tsara bayanan na'urar BVAS.
Shirin Safe
A cikin shirin za a yadda shirye-shiryen zaben gwamnonin jihohi ke tafiya a yankin Niger Delta a Najeriya. A Kamaru, ana shirin zaben 'yan majalisar dattawan kasar. Yayin da yau take ranar mata ta duniya, wata kungiya a Ghana ta dukufa wajen bijiro da dabarun inganta lafiyar mata, mussaman masu juna biyu.
Mai fasahar Zane da zayyana a Kano
Cibiyar bunkasa fasahohi da al'adun Hausa a jihar Kano, na kokarin inganta al'adun da ke neman bacewa.
Shirin Yamma
China ta amince da sake fasalta tsarin bashin Siri Lanka
Kalubalen INEC gabanin zaben gwamnoni
Kace-nace ya barke a tsakanin manyan jam'iyyun adawar Najeriya da hukumar zaben kasar INEC kan na'urar BVAS.
Shirin Rana
A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya kace nace ya barke a tsakanin manyan jam'iyyun adawan kasar guda biyu kan batun kalubalantar sakamakon zabe a gaban kotu, a Nijar wani sabon cecekuce ya kunno kai tsakanin gwamnati da kungiyoyin fararan hula.
Labarin Wasanni: United ta sha kashi
Leverpool ta yi laga-laga da Manchester United da ci bakwai da nema a karshen mako a gasar Premier League.
Amsoshin Takardunku: 04.03.2023
Tarihin shararren dan jarida a Najeriya Musa Waziri Hardawa
'Yan jam'iyyar PDP sun yi zanga-zanga
Yayin da magoya bayan jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ke murnar samun mulki, 'yan PDP sun yi zanga-zanagr adawa.
Shirin Yamma
A cikin shirin za a ji yadda zanga-zangar babbar jami'iyar adawa ta PDP a Najeriya ta gudana kan nuna adawa ga sakamakon zabe, a Ghana al'umma na martani kan cikar kasar shekaru 66 da samun 'yancin kai.
Shirin Rana
A cikin shirin za a ji cewa mahukunta Jamhuriyar Nijar, sun tabbatar da wani harin da ya jikkata jama'a da dama a jihar Tillabery. A Najeriya, dattawa kasar ne ke ci-gaba da sam-barka kan yadda kasar ke cikin zaman lafiya da kwanciyar hankali bayan bayyana sakamakon babban zaben Najeriyar na 2023.
MDD ta bukaci a fara tallafawa kasashe matalauta
MDD ta bukaci kasashe masu arziki su fara tallafawa kasashe matalauta.
Shirin Rana
A cikin shirin za a ji cewa Burkina Faso ta kara tsawaita dokar tabaci a yankunan da ke fama da hare-haren 'yan ta'adda, kana akwai shirin Abu Namu da Afirka a Mako da Ku Shiga Kulob da Zabi Sonka da Wasikun Masu Sauraro
Shirin Safe
A cikin shirin za a ji cewa miliyoyin manoma a Jamhuriyar Nijar sun karkata zuwa ga noman rani samakon yadda damina ke zo masu da gardama. A yayin da ake dab da zaben gwamnoni a Najeriya wasu jam’iyyun siyasa sun kaddamar da taron wayar da kan magoya bayansu yadda za a gudanar da jifar kuri’a da dakon sakamakon zabe.
Jihohin jam'iyyar adawa sun janye karar neman a soke zabe
Jihohin jam'iyyar adawa 6 sun janye karar neman a soke zabe
Za a ci gaba da amfani da tsoffin takardun kudi
Kotun kolin Najeriya ta amince da a ci gaba da amfani da tsoffin takardun kudi.
Shafin da ya wuce
Shafi 32 daga 200
Shafi na gaba