SiyasaNajeriya za ta kara yawan sojoji a ZamfaraTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaUbale Musa(YB)04/04/2018April 4, 2018Gwamnatin Najeriya ta yanke shawarar jibge sojoji sannan kuma da cefane na makamai na kusan dalar Amirka miliyan dubu daya domin tunkarar kalubalen da ke fuskantar sassa na kasar.https://p.dw.com/p/2vUzJTalla