SiyasaMartanin gwamnatin Najeriya a game da rikicin FilatoTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdourahamane Hassane06/25/2018June 25, 2018Gwamnatin tarrayar Najeriya ta ce masu takama da siyasa na da ruwa da tsaki a cikin rikicin jihar Filato da ya ta da hankali a daukacin kasar.https://p.dw.com/p/30GLITalla